Bakanon da ke koya wa yara tseren keke a Afirka Ta Kudu

Bayanan bidiyo, Bidiyo: Bakanen da ke koya wa yara tsaren keke a Afirka Ta Kudu

Ku latsa hoton da ke sama don kallon bidiyon:

Wannan mutumin ɗan asalin jihar Kano ne da ke Najeriya, kuma matuƙin jirgin sama ne a ƙasar Afirka Ta Kudu, amma ya kan ware lokaci domin koya wa mutane tsere keke.

Tuni dai ya yi fice a wannan harka. Kuma a wannan bidiyo za ku ji yadda ya fara ta da yadda take ci gaba.